Abun Sai Addu’a Wannan lalacewa da yawa take abun ya wuce duk yadda ake tunani lamarin lalacewar yayan hausawa kullin karuwa yake duk da cewa wasu naganin rashin jajircewa wajan bada tarbiya da iyaye basayi shike sa haka.
Sedai wasu iyayan kan koka duba da yadda suke iya yinsu yaran kefin karfinsu
Ba muna kawo wannan Bidio bane don yada barna se dai dan agani a san kalar matakin dagewar da za’ayi wajan gina yara da tarbiya
Al’umma Wannan Bidio dake kasa shine Bidiyon kadan daga cikin yadda wannan Budurwa ta balle da rawa cikin bainar jama’a babu mayafi kowa na ganin jikinta a zahiri Allah ya kara shiryamu Baki